You are on page 1of 14

RIKICE-RIKICEN NIJERIYA:

QIRQIRA KO QADDARA?

Dr. Ahmad Bello Dogarawa, Abu Abdir-Rahmn


Sashen Koyar da Aikin Akanta, Jamiar Ahmadu Bello, Zaria
+2348026499981 (abellodogarawa@gmail.com)
Halin da a ke ciki a Nijeriya [1]
o Rikice-rikicen da ke addabar Nijeriya abu ne da ya
damu kowa, illa iyaka an yi savani game da dalilin
aukuwarsu da kuma hanyoyin da za a magance
1) Matsalar tsaro
2) Yawan kashe-kashe da sunan addini, ko
qabilanci, ko banbancin siyasa, ko tsafe-tsafe
3) Rikata-rikitar siyasa
4) Rashin shugabanci na gari wanda ya haifar da
dagulewar alamura a vangarorin rayuwa
Sunday, October 20, 2013 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 2
Halin da a ke ciki a Nijeriya [2]
o Ban da waxannan, alummar Musulmai a Nijeriya ta
samu kanta cikin halin ni ya su: varna da
tambaxewa maimakon tarbiyya; jahilci maimakon
ilmi; taqalidanci maimakon jagoranci; ci baya
maimakon wucewa gaba; tawayar zuciya maimakon
xaukaka; zaman yan marina maimakon haxuwa; da
rashin ba da muhimmanci ga abubuwa muhimmai.
o Bayan wannan, alummar na fuskantar mugun qulli
daga waxanda ba Musulmai ba, da farfagandar
kafafen watsa labarai a gida da qetare.
Sunday, October 20, 2013 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 3
Me Hakan Ya Haifar wa Musulmai? [1]
o Hakan ya sa alummar ta samu kanta a matsananinci
hali, kamar yadda Mahmud Ghunaim ya siffanta:
...
...
o Alummar ta samu kanta cikin qasqanci
kwatankwacin abin da ya samu daular Musulunci ta
Andalus, kamar Abul Baqaa Ar-Randiy ya ce:
...






...



Sunday, October 20, 2013 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 4
Me Hakan Ya Haifar wa Musulmai? [1]
o Ya zamanto ba a damu da alummar Musulmai ba a
cikin harkokin yau da kullum, kuma ba a sauraronsu
kafin a yanke hukunci, kamar yadda qabilar Taim ta
samu kanta a cikin Larabawa, har Jareer ya gwava
ma ta:
...
o Me ya sa? Saboda kamar yadda Al-Ghazaali ya ce:
...

Sunday, October 20, 2013 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 5
]Qirqira ko Qaddara? [1
o Manzon Allah (SAW) ya bayyana cewa idan
alumma ta aikata abubuwa biyar, za ta samu
sakamako guda biyar:
o












































][Ibn Maajah; Haakim
Sunday, October 20, 2013 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 6
]Qirqira ko Qaddara? [2
o Haka kuma, Manzon Allah (SAW) ya bayyana cewa
idan alumma ta yi watsi da alamuran addini, ta
koma ga harkar duniya, qasqanci zai same ta:






o

][Abu Daawud
:







o











:




:
: [Ahmad; Abu
]Daawud
Sunday, October 20, 2013 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 7
]Qirqira ko Qaddara? [3
o Ke nan, idan alumma ta canza, za ta ga canji,
kamar yadda ya faru ga mutanen Sabai, da wasu
alummomi:
o






.
.

][Saba, 15-18




o

][Anfaal, 53

Sunday, October 20, 2013 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 8
]Qirqira ko Qaddara? [4
o Abul Baqaa Ar-Randiy ya ce a cikin waqarsa:







o



o




o

Sunday, October 20, 2013 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 9
Me ke Faruwa a cikinmu? [1]
1) Watsi da Shariar Allah, da aukawa cikin nauoin
savon Allah
2) Tsananin son duniya, da qin mutuwa
3) Tawayar zuciya, wadda ta haifar da talaucin zuci,
da barace-barace, da roqo, da maula, da
banbaxanci, da zaman banza
4) Jahilci, da qarancin fahimtar addini da rayuwa
5) Sakaci game da tarbiyya, wanda ya jawo rushewar
tsarin aure, yawan shaye-shaye, da sauransu
Sunday, October 20, 2013 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 10
Me ke Faruwa a cikinmu? [2]
6) Raunin jagoranci na gari
7) Haincin da wasu daga cikin Musulmai ke yi wa
alummar Musulmai
8) Rarrabuwa, da rashin haxin kai
9) Sakaci game da daawah da saita fahimtar matasa
10) Watsi da tarihi da qin bin hanyar magabata, kamar
yadda Mahmud Ghunaim ya ce, a cikin waqarsa:
...


...




Sunday, October 20, 2013 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 11
Mafita [1]
1) Dawowa ga addinin Allah, ta hanyar riqo da
sahihiyar aqidar Musulunci bisa karantarwar
Alqurani da Sunnah, kamar yadda magabata suka
fahimta
2) Xabbaqa abubuwan da tauhidi ke lazimtawa,
musamman abin da ya shafi
3) Tuba ga Allah, da kyautata alaqa da Shi
4) Fahimtar sahihin tarihin Musulunci, da
gwagwarmayarsa, da wayewarsa, da yadda
magabata na qwarai suka yi muamala da addini
Sunday, October 20, 2013 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 12
Mafita [2]
5) Xaukar matakin samar da haxin kai na gaskiya a
tsakanin Musulmai
6) Fahimtar karantarwar Musulunci game da
makircin Kafirai ga Musulmai
7) Kyautata lamarin tarbiyya da kula da haqqoqin
masu haqqi
8) Xaukar matakan gyara kai, da gyaran cikin gida
9) Inganta ilmi da yaqi da talauciBa da muhimmanci
ga abubuwan da ke da muhimmanci
Sunday, October 20, 2013 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 13
Mafita [2]
10) Samar da ingantaccen tsarin ci gaba, da xabbaqa
shi a aikace
11) Addua, da rashin yanke qauna

Sunday, October 20, 2013 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 14

You might also like