You are on page 1of 22

KIRAN SALLAH: FALALARSA

DA QAIDODINSA

Dr. Ahmad Bello Dogarawa, Abu Abdir-Rahmn


Sashen Koyar da Aikin Akanta, Jamiar Ahmadu Bello, Zaria
+2348026499981 (abellodogarawa@gmail.com)
MAANAR KIRAN SALLA ()
A harshen larabci, kalmar ( kiran Sallah) na nufin sanar
da wani abu () . Kalmar ta zo da irin wannan
maana a Al-Qurani:

] 27 [ ] 3 : [


]109 : [
A Shariah, kalmar na nufin sanar da lokacin Sallah da
lafuzza sanannu, kevantattu, da Shariah ta tabbatar. Kuma
ana kiransa sabo da mai kiran Sallah na kiran mutane ne
zuwa ga yin sallah.
58 : [


]9 : [
]
Sunday, December 13, 2015 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 2
HUKUNCIN KIRAN SALLA [1]
Malamai sun yi ittifaqi a kan sharancin kiran salla, amma
sun yi savani game da hukuncinsa.
Magana mafi qarfi ita ce: kiran salla farilla ce ta kifaya
( ) a kan maza, ga kowace sallar farilla, a halin
tafiya da zaman gida, a yanayin zafi ko sanyi. Haka nan ma,
kiran salla farilla ce ta kifaya ga sallar Jumaa:
o Lazimtar kiran salla da aka yi tun daga lokacin da aka sharanta shi
har zuwa rasuwar Manzon Allah
o Manzon Allah (tsira da aminci su tabbata a gare shi) ya sanya kiran
salla a matsayin alamar da za ta hana a yaqi mutanen gari.


:

o






]Bukhari; Muslim[
Sunday, December 13, 2015 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 3
HUKUNCIN KIRAN SALLA [2]
o Umarnin da a ka ba su Maalik ibnul Huwairith:
[Bukhari]


o
o An umurci Bilaal (RA) da yin kiran sallah, kamar yadda Hadisin
Anas (RA) ya nuna:
[Bukhari] o
o A cikin Hadisin Abdullah bn Zaid (RA), Manzon Allah (SAW) ya
ce:
[Abu Daawud; Tirmidhi; Ibn Maajah] o
o Umurnin da a ka ba Uthmaan bn Abil Aas (RA)
[Abu Daawud; Tirmidhi; Nasaai; Ibn o
Maajah]
o Ibn Taimiyyah ya ce:
22/65 ] o
Sunday, December 13, 2015 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria [4
HUKUNCIN KIRAN SALLA [3]
Wajibcin kiran salla a kan maza ne ban da mata.
Kiran sallar mace ga maza bai inganta ba.
Amma idan mata suka kira salla a tsakaninsu da murya
qasa-qasa ta yadda maza ba za su ji ba, an so haka, kuma
kiran sallar ya yi.
An tambayi Abdullah bn Umar (RA):
[Ibnu Abi " " : o
Shaybah]
Haka nan, an tambayi Anas ibn Malik (RA):
[Ibnu Abi : o
Sunday, December 13, 2015 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria
Shaybah] 5
]SIGOGIN KIRAN SALLAH [1
)1 Jumloli goma sha biyar
o



][Abu Daawud; Tirmidhi; Ibn Maajah
)2 Jumloli goma sha bakwai
o




][Muslim
Sunday, December 13, 2015 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 6
]SIGOGIN KIRAN SALLAH [2
)3 Jumloli goma sha tara
o





[Abu Daawud; Tirmidhi; Ibn
]Maajah
Sallar asuba ta kevanta da kiran sallah guda biyu.





o
][Bukhari; Muslim
bayan an A na faxin
faxi
Sunday, December 13, 2015
ABU,
Dr. Ahmad Bello Dogarawa,
a Zaria
kiran farko. 7
SIGOGIN KIRAN SALLAH [3]
Idan aka haxa salloli guda biyu a lokaci xaya, sabo da wani
dalili da ya tabbata a Shariah, za a yi kiran salla ne ga ta
farko kuma a yi iqama ga kowacensu.
A cikin Hadisin Jabir ibn Abdillah (RA) dangane da haxa
sallar Zuhr da Asr a Arafah, da haxa sallar Magrib da Isha a
Muzdalifah, da Manzon Allah (SAW) ya yi a lokacin aikin
Hajji:
[Muslim] o

[Muslim] o

Sunday, December 13, 2015 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 8
HIKIMOMI DA SIRRIN KIRAN SALLAH
( :)3/186 :
(1

(2

(3

(4

"" (" :)77 /2 :





-
-

.
Sunday, December 13, 2015 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 9
FALALAR KIRAN SALLAH
Kiran sallah na koron shaixan, ya sanya shi gudu. Manzon
Allah (SAW) ya ce:





[Bukhari; Muslim]
Da mutane sun san alhairin da ke cikin kiran sallah, sai an
yi quria kafin a fitar da wanda zai kiran sallah.





[Bukhari; Muslim]
Kiran sallah na daga manyan alamomin da ke tabbatar da
cewa mutanen gari na riqo da karantarwar Musulunci, kuma
ba su sakaci da sallah.
Sunday, December 13, 2015 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 10
MATSAYIN MA SU KIRAN SALLAH [1]
Masu kiran sallah ne mafi tsawon wuya a ranar qiyama.

[ Muslim]



Duk halittar da ta ji kiran sallah, za ta yi wa mai kiran sallar


shaida ranar qiyama.





[Bukhari]
A na gafarta wa mai kiran sallah gwargwadon nisan
muryarsa, kuma yana da kwatankwacin ladan wanda ya yi
sallah tare da shi.





13,
Sunday, December 2015 : Dr. Ahmad [Nasaai;
Bello Dogarawa, ABU, Ahmad]
Zaria 11
]MATSAYIN MA SU KIRAN SALLAH [2
Manzon Allah (SAW) ya yi adduar neman gafara ga masu
kiran sallah.
[Abu
]Daawud
A na ba da lada mai yawa ga mai kiran sallah, kuma a
gafarta ma shi sannan a shigar da shi Aljanna.


:

][Abu Daawud; Nasaai

][Ibn Maajah
: :

Sunday, December 13, 2015
Dr.
Ahmad Dogarawa,
Bello
ABU,
Zaria
12
?KIRAN SALLAH KO LIMANCI
Magana mafi qarfi ita ce kiran sallah ya fi limanci
muhimmanci saboda Hadisin:

( :)2/77
.
( :)36
( :)42-2/41






Sunday, December 13, 2015 .
Dr. Ahmad
Bello Dogarawa, ABU, Zaria
13

KIYAYE LOKACIN KIRAN SALLAH [1]
Sanannen abu ne cewa kowa ce sallah na da lokaci
[ 103 ]

o
]





[87
Abdullah ibn Masuud (RA) ya tambayi Manzon Allah
(SAW):
[Bukhari] :

Wannan ke nuna cewa kiyaye lokaci shi ne mafi girman
ayyukan da masu kiran sallah ke yi, kasancewar su ne
Musulmi su ka amince wa game da sallarsu da suhur xinsu

[Baihaqi]


Sunday, December 13, 2015 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 14
KIYAYE LOKACIN KIRAN SALLAH [2]
Don a kiyaye lokaci, Manzon Allah (SAW) ya tava sanya
Bilaal (RA) ya lura masu da fitowar alfijir, ta yadda zai tashe
su daga barci, don gudun ka da su makara.
A xaya vangaren kuma, Manzon Allah (SAW) ya nuna sai
lokacin sallah ya yi ne za a kira, in ban da sallar Subh

[Bukhari; Muslim] o


Wannan ya sa, a ke buqatar mai kiran sallah ya yi qoqarin
kiyaye lokacin kowa ce sallah. Ka da ya kira sallah, sai
lokaci ya yi. Da zarar lokaci ya yi, sai ya kira, ba tare da
jinkiri ba:
[Ibn Maajah]


o
Sunday, December 13, 2015 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 15
KIYAYE LOKACIN KIRAN SALLAH [3]
A na buqatar jinkiri ne kawai a sallar Zuhr (idan akwai
garjejin rana), da sallar Ishaa (sabo da a ba mutane dama su
taru da yawa). Manzon Allah (SAW) ya ce:
[Bukhari;
o

Muslim]
Haka kuma, dangane da lokatan sallah a zamanin Manzon
Allah (SAW), Abu Barzatal Aslamiy (RA) ya ce:
[Bukhari;



o

Muslim]

Sunday, December 13, 2015 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 16
KIYAYE LOKACIN KIRAN SALLAH [4]
A taqaice, masu kiran sallah na buqatar kula da lokaci, da
laakari da maslahar alumma, bisa shawara da tattaunawa a
tsakanin waxanda ke da alhakin jagorancin masallaci.
Manzon Allah (SAW) ya riqa laakari da maslahar
sahabbansa dangane da sallar Ishaa.
A cikin Hadisin Jaabir (RA):
: o
[Bukhari; Muslim]
Shaikh Abdullah ibn Baaz ya ce:

o
]
Sunday, December 13, 2015 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria
[17
LADUBBAN KIRAN SALLAH
(1

(2

- (3
.

(4
(5
(6

(7
(8

(9
(10
(11
Sunday, December 13, 2015 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 18
KURAKURAI A KIRAN SALLAH [1]
1) Rarrabe kabbarbari xaya bayan xaya ta yadda za a xan dakata
bayan kowace kabbara xaya , maimakon a haxa kabbarori
guda biyu
2) Shigar da harafin alhamza da ke nuna tambaya ko neman sani
( ) a cikin lafazin ta yadda kalmar za ta zamanto

3) Qara harafin alif bayan harafin baaun a lafazin
ta yadda zai zamanto
4) Musanya harafin da a cikin lafazin ta yadda
lafazin zai koma ko kuma qara a tsakanin da
,ta yadda lafazin zai koma
5) Kyakkyarma murya da jan lafuzzan kiran salla fiye da qima da
rera shi kamar waqa . Kuskure ne mai kiran salla ya ce
December
Sunday,
13, 2015 maimakon
Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 19
KURAKURAI A KIRAN SALLAH [2]
5) Cire harafin wajen ta yadda zai zamanto

6) Juyar da harafin ya koma wurin , ta
yadda za a kira lafazin da
7) Wuce qaida da qetare xabia wajen yin maddah ga harafin
da ke cikin lafazin , ta yadda lafazin ya zamanto

8) Shafe harafin da yin shadda ga harafin cikin
lafazin . Hakan sai ya sanya lafazin ya koma
Wuce qaida da qetare xabia wurin yin maddah ga
harafin da ke cikin lafazin , ta yadda zai koma

9) Qara harafin cikin lafazin , ta yadda zai koma
Sunday, December 13, 2015 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 20
maimakon
KURAKURAI A KIRAN SALLAH [3]
10) Wuce qaida da qetare xabia wurin yin maddah ga da
ke cikin jumlar , ta yadda zai koma
~ ~
11) Qara harafin bayan da ke cikin lafazin , ta yadda
zai koma
12) Qara harafin bayan da ke cikin lafazin , ta yadda
zai koma
13) Qara jumlar da jumlar a cikin
adduar nema wa Manzon Allah (RA) wasila bayan an kammala
kiran salla. Wannan qari bai zo ba sai a cikin Hadisai masu rauni,
kamar yadda Ibn Hajar ya tabbatar a cikin littafin

Sunday, December 13, 2015 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 21
Allah Ya ba mu alhairi

Sunday, December 13, 2015 Dr. Ahmad Bello Dogarawa, ABU, Zaria 22

You might also like